Ayi Hankali Da Gadar Sama Ta K/Nassarawa

Labarai da suke fitowa daga fadar gwamnatin Jihar Kano ta bakin kwamishinan ma’aikatar ayyuka da gidaje Aminu Aliyu Wudil yace gadar sama ta kofar Nassarawa tana cikin hadari sakamakon budewa da tayi Tawagar gwamnati da ‘yan kwangilar da suka gina gadar sunyi tattaki domin ganewa idanuwansu, tare da bada shawara yadda za’a kai ga samunContinue reading “Ayi Hankali Da Gadar Sama Ta K/Nassarawa”

MU FARA TAFA MASA, SANNAN SAI MUYI MASA ADDU’A

Wannan mutumin da kuke gani sunansa Alhaji Abdulmunaf Yunusa Sarina, shine mai kamfanin Jiragen sama na AZMAN AIRLINES, mutane irinsa alheri ne a cikin al’umma…. Dalibai Dari Biyu da ishirin da bakwai na jihar Kano ya biyawa kudaden biyan kudin karatu a jami’ar Bayero dake Kano…. Ance dukkan daliban da aka biyawa sai da akaContinue reading “MU FARA TAFA MASA, SANNAN SAI MUYI MASA ADDU’A”

Soyayyar Al’ummar mu Itace Kangaba

Wani labari da muka samu yanzu ya ruwaito cewa, akwai wani Bature mazaunin Najeriya tsayin shekaru 22 wanda yayi niyyar komawa garinsu a Kasar Turai. Wannan Bature yana da maigadi ‘dan Najeriya wanda suka shafe tsayin wadannan shekaru tare, yana masa aikin gadi, sai Bature ya kira maigadi yace, nifa zan koma kasarmu don hakaContinue reading “Soyayyar Al’ummar mu Itace Kangaba”

Yan Sanda Sun Kama Makamai A Ofisoshin PDP da APC

Yan sanda sunce sun kama makamai da suka hada da takubba, wukake, adduna da kuma kwayoyin da ake sha domin buguwa a ofisoshin jam’iyyun PDP da APC yayin da suka kai wani sumame a Karamar Hukumar Tudunwada a Jihar Kano. Hukumar Yan sandan ta Jihar Kano ta bakin kakakinta DSP Haruna Abdullahi sunce, sun kaiContinue reading “Yan Sanda Sun Kama Makamai A Ofisoshin PDP da APC”

ADAM A ZANGO Zaiyi AURE Karo Na shida 6

Fiteccen Jarimin Fina finan Hausa Na Masana’antar “Kanywood” zai Angonce Karo Na shida A ranar Juma’a Mai zuwa da Misalin karfe 2:30pm na Rana a fadar Mai Martaba Sarkin Gwandu dake jahar Kebbi . Adam A zango dai yayi aure 6 tun shekara ta 2006 kawo yanzu, Adam ya Auri Matarsa ta farko Amina aContinue reading “ADAM A ZANGO Zaiyi AURE Karo Na shida 6”

Majalisar Tarayya Ta Amince Da Kafa Federal Polytechnic, Fagge Kano State

Dan majalisar tarayya mai wakiltar Fagge ya sami nasarar gabatar da wani kudiri a gaban majalisar ta kasa wanda aka yiwa karatu dai dai har uku sannan kakakin majalisar ya buga guduma amincewa baya doguwar muhawara. Dan majalisar Aminu Sulaiman Goro mai wakiltar Fagge a Jam’iyyar APC Kano, ya bukaci Gwamnatin Tarayya ta kafa makarantarContinue reading “Majalisar Tarayya Ta Amince Da Kafa Federal Polytechnic, Fagge Kano State”

Abba K Yusuf Ya Sami Nasara A Kotun Daukaka Kara Ta Kaduna

Wata kotun daukaka kara dake Kaduna inda Abba K Yusuf ya daukaka kara ta yanke hukunci cewa Abba K Yusuf shine halattaccen dan takara a Jam’iyyar PDP Wannan ya biyo bayan qalubalantar da mai neman takara Ibrahim Ali Amin ya kewa Abba K Yusuf din a wata babbar kotun tarayya a Kano inda alkalin kotunContinue reading “Abba K Yusuf Ya Sami Nasara A Kotun Daukaka Kara Ta Kaduna”

NRC Denies Report Of Train Killing Two In Kano

The Nigerian Railway Corporation (NRC) yesterday denied a report that a train crushed two people to death in Kano. The Tide had reported that the Police in Kano State on Tuesday confirmed the death of two persons, who were crushed to death by a train in the state capital. He said, “On April 16, atContinue reading “NRC Denies Report Of Train Killing Two In Kano”

ZUWA GA SHUGABANNIN AREWA

Daga Mal Datti Assalafiy Muna yiwa shugabannin Arewa fatan alheri, zamu yi amfani da wannan damar wajen janyo hankalin shugabannin Arewa akan tashar TV na Arewa24 A takaice dai Arewa24 tasha ce da hukumar leken asiri da tattara bayanan sirrin tsaron duniya (CIA) na Kasar Amurka ta samar ta dauki nauyi ta kawo Nigeria cibiyarContinue reading “ZUWA GA SHUGABANNIN AREWA”

Jirgin Qasa ya Hallaka Wasu Mutane A Kano

Jirgin qasa ya kashe wasu mutane guda biyu (2) a Kano yayin da suke yin bacci akan hanyar wucewar jirgin wacce aka dade ba’ayin amfani da ita. Wannan lamari ya faru a bayan otel din Kano Club a Karamar Hukumar Nassarawa, mai magana da yawun yan sanda DSP. Abdullahi Haruna shine ya bayyana haka, indaContinue reading “Jirgin Qasa ya Hallaka Wasu Mutane A Kano”

Na Ajiye Ra’ayin Siyasa

SANARWA DAGA KHADIJA DORAYI Na ajiye Ra,ayi dakuma duk wani posting na siyasa Bazan lamunci akan wani banxa yaci mutuncina kona Iyayenaba Da kwankwaso da Ganduje Duk tafiyarsu daya , Babu wanda nataba gani kona moreshi acikinsu Muntari malumfashine UBANGIDA NA A SIYASA wanda yadauki nauyin karatun,Kanina harya gama,Dan haka duk wanda nabatawa akan siyasaContinue reading “Na Ajiye Ra’ayin Siyasa”

Rikicin Cacar Baka Ta Barke A Fadar Mundubawa

Bayan fitar da wata sanarwa daga wani shafin sada zumunta na facebook da twitter masu lakani da tsohon malamin gwamnan kuma sabon Sanatan Kano ta tsakiya wato Mallam Ibrahim Shekarau Sardaunan Kano. Wannan sanarwa ta danganta Malam Ibrahim Shekarau da goyawa daya daga cikin masu neman kakakin majalisar dattawa Ahmad Ibrahim Lawan baya, itace taContinue reading “Rikicin Cacar Baka Ta Barke A Fadar Mundubawa”

An Fara Qalubalantar Nasarar Zaben da Ganduje Ya Samu A Kotu

Alhamis, 11/4/2019 ita ce ranar da Jam’iyyar PDP da dan takarar gwamna a Jihar Kano Engr Abba K Yusuf suka fara qalubalantar nasarar da Maigirma Gwamna Abdullahi Umar Ganduje yayi. Wannan ya biyo bayan da hukumar zabe mai zaman kanta ta ayyana Gwamna Ganduje da lashe zaben. Jam’iyyar PDP da dan takarar ta na gwamnaContinue reading “An Fara Qalubalantar Nasarar Zaben da Ganduje Ya Samu A Kotu”

Israel Converts Historical Mosque Into A Bar

The Israeli municipality in Safed has turned Al-Ahmar Mosque into a bar and events hall, Al-Quds Al-Arabi reported yesterday. As one of the most historical mosques in the Arab city, which was occupied by the Jewish gangs in 1948, the building was first turned into a Jewish school, then into a centre for Likud’s electionsContinue reading “Israel Converts Historical Mosque Into A Bar”

A ILMIN GADO AKWAI ABIN DA AKE KIRA: MAS’ALAR DAN’UWA MAI ALBARKA, DA MAS’ALAR DAN’UWA MASH’UMI

Dr. Ibrahim Jalo Jalingo 1. A cikin Ilmin gado akwai abin da Malamai ke kira “Mas’alar Dan’uwa Na jini Mai albarka”, da kuma “Mas’alar Dan’uwa Na jini Mash’umi”. 2. Misalin Mas’alar Dan’uwa Na jini Mai albarka shi ne:- Namiji ne zai mutu sannan ya bar magada kamar haka: – ‘Ya’yansa mata biyu wadanda ya haifaContinue reading “A ILMIN GADO AKWAI ABIN DA AKE KIRA: MAS’ALAR DAN’UWA MAI ALBARKA, DA MAS’ALAR DAN’UWA MASH’UMI”

Design a site like this with WordPress.com
Get started