Dr. Ibrahim Jalo Jalingo 1. A cikin Ilmin gado akwai abin da Malamai ke kira “Mas’alar Dan’uwa Na jini Mai albarka”, da kuma “Mas’alar Dan’uwa Na jini Mash’umi”. 2. Misalin Mas’alar Dan’uwa Na jini Mai albarka shi ne:- Namiji ne zai mutu sannan ya bar magada kamar haka: – ‘Ya’yansa mata biyu wadanda ya haifaContinue reading “A ILMIN GADO AKWAI ABIN DA AKE KIRA: MAS’ALAR DAN’UWA MAI ALBARKA, DA MAS’ALAR DAN’UWA MASH’UMI”
