Kamar yadda wani mawaki yayi wata waka mai suna “Ta Leko Ta Labe” haka suna dalibai masu daukar jarrabawar NECO a Jihar Kano Ta Leko Ta Labe. Gwamnatin Ganduje ta bakin kwamishinan yada labarai ya shelantawa jama’a biyawa dalibai fiye da dubu 38 Kudin jarrabawar NECO amma yau an wayi gari kwamishinar ilimi tace saiContinue reading “Ta Leko Ta Labe”
Daily Archives: April 12, 2019
An Fara Qalubalantar Nasarar Zaben da Ganduje Ya Samu A Kotu
Alhamis, 11/4/2019 ita ce ranar da Jam’iyyar PDP da dan takarar gwamna a Jihar Kano Engr Abba K Yusuf suka fara qalubalantar nasarar da Maigirma Gwamna Abdullahi Umar Ganduje yayi. Wannan ya biyo bayan da hukumar zabe mai zaman kanta ta ayyana Gwamna Ganduje da lashe zaben. Jam’iyyar PDP da dan takarar ta na gwamnaContinue reading “An Fara Qalubalantar Nasarar Zaben da Ganduje Ya Samu A Kotu”
Sabuwar Fitsarar Hausawa Kafin Daura Aure
Ko wannan sabuwar fitsara da Hausawa suka dauka gadan-gadan kafin daura aure, zata kaimu tudun mun tsira?
Quote Of The Day
“Never be ashamed of your hustle, no one will feed you if you are broke. Be dirty to get your food instead of clean and hungry.”
Israel Converts Historical Mosque Into A Bar
The Israeli municipality in Safed has turned Al-Ahmar Mosque into a bar and events hall, Al-Quds Al-Arabi reported yesterday. As one of the most historical mosques in the Arab city, which was occupied by the Jewish gangs in 1948, the building was first turned into a Jewish school, then into a centre for Likud’s electionsContinue reading “Israel Converts Historical Mosque Into A Bar”
