Ta Leko Ta Labe

Kamar yadda wani mawaki yayi wata waka mai suna “Ta Leko Ta Labe” haka suna dalibai masu daukar jarrabawar NECO a Jihar Kano Ta Leko Ta Labe.

Gwamnatin Ganduje ta bakin kwamishinan yada labarai ya shelantawa jama’a biyawa dalibai fiye da dubu 38 Kudin jarrabawar NECO amma yau an wayi gari kwamishinar ilimi tace sai masu credit 5 ciki harda turanci da lissafi.

Wannan ya jawo kace-nace a fadin Jihar Kano, inda masu adawa da Gwamnatin suka fara tumurmusarta.

Published by Ibrahim Ali Ahmed

Political Analyst

Leave a comment

This site uses Akismet to reduce spam. Learn how your comment data is processed.

Design a site like this with WordPress.com
Get started