Kungiyar kwadago a Najeriya ta ba shugaba Buhari wa’adin 1/5/2019 domin yasa hannu akan mafi kankantar albashi na dubu talatin (#30,000)
Daily Archives: April 13, 2019
Daga Gombe Anyi Asarar Rayuka
Tankar mai ta kama wuta a GOMBE inda akayi asarar rayuka da dukiya yau Lahadi, 13/4/2019
Rikicin Cacar Baka Ta Barke A Fadar Mundubawa
Bayan fitar da wata sanarwa daga wani shafin sada zumunta na facebook da twitter masu lakani da tsohon malamin gwamnan kuma sabon Sanatan Kano ta tsakiya wato Mallam Ibrahim Shekarau Sardaunan Kano. Wannan sanarwa ta danganta Malam Ibrahim Shekarau da goyawa daya daga cikin masu neman kakakin majalisar dattawa Ahmad Ibrahim Lawan baya, itace taContinue reading “Rikicin Cacar Baka Ta Barke A Fadar Mundubawa”
