Liyafa Ta Jawo Cece-Kuce

Daga Hon Salihu Sani Sardaunanchedi

Acikin waccan walimar da aka shirya na hango wanda suka ce malam shekarau yayi batan baka tantan saboda ya koma APC na hango wanda suka ce ashe shekarau na siyasa ne dan biyan bukatar kan sa na hango wanda suka ce kada azabe shi wai baida lafiya har ma da y’an wata jam’iyyar na gan su na hango wanda suka buya saida ta nuna suka nuna suna APCn na hango wanda aka tsince su ahanya

Mu kuma da muka karba 100% ko labari bamuji ba duk da cewa anyi mana alkawarin gyara irin wannan abubuwan karfa abari tura ta kai bango

Published by Ibrahim Ali Ahmed

Political Analyst

Leave a comment

This site uses Akismet to reduce spam. Learn how your comment data is processed.

Design a site like this with WordPress.com
Get started