ZUWA GA SHUGABANNIN AREWA

Daga Mal Datti Assalafiy Muna yiwa shugabannin Arewa fatan alheri, zamu yi amfani da wannan damar wajen janyo hankalin shugabannin Arewa akan tashar TV na Arewa24 A takaice dai Arewa24 tasha ce da hukumar leken asiri da tattara bayanan sirrin tsaron duniya (CIA) na Kasar Amurka ta samar ta dauki nauyi ta kawo Nigeria cibiyarContinue reading “ZUWA GA SHUGABANNIN AREWA”

Jirgin Qasa ya Hallaka Wasu Mutane A Kano

Jirgin qasa ya kashe wasu mutane guda biyu (2) a Kano yayin da suke yin bacci akan hanyar wucewar jirgin wacce aka dade ba’ayin amfani da ita. Wannan lamari ya faru a bayan otel din Kano Club a Karamar Hukumar Nassarawa, mai magana da yawun yan sanda DSP. Abdullahi Haruna shine ya bayyana haka, indaContinue reading “Jirgin Qasa ya Hallaka Wasu Mutane A Kano”

Design a site like this with WordPress.com
Get started