Majalisar Tarayya Ta Amince Da Kafa Federal Polytechnic, Fagge Kano State

Dan majalisar tarayya mai wakiltar Fagge ya sami nasarar gabatar da wani kudiri a gaban majalisar ta kasa wanda aka yiwa karatu dai dai har uku sannan kakakin majalisar ya buga guduma amincewa baya doguwar muhawara. Dan majalisar Aminu Sulaiman Goro mai wakiltar Fagge a Jam’iyyar APC Kano, ya bukaci Gwamnatin Tarayya ta kafa makarantarContinue reading “Majalisar Tarayya Ta Amince Da Kafa Federal Polytechnic, Fagge Kano State”

Abba K Yusuf Ya Sami Nasara A Kotun Daukaka Kara Ta Kaduna

Wata kotun daukaka kara dake Kaduna inda Abba K Yusuf ya daukaka kara ta yanke hukunci cewa Abba K Yusuf shine halattaccen dan takara a Jam’iyyar PDP Wannan ya biyo bayan qalubalantar da mai neman takara Ibrahim Ali Amin ya kewa Abba K Yusuf din a wata babbar kotun tarayya a Kano inda alkalin kotunContinue reading “Abba K Yusuf Ya Sami Nasara A Kotun Daukaka Kara Ta Kaduna”

NRC Denies Report Of Train Killing Two In Kano

The Nigerian Railway Corporation (NRC) yesterday denied a report that a train crushed two people to death in Kano. The Tide had reported that the Police in Kano State on Tuesday confirmed the death of two persons, who were crushed to death by a train in the state capital. He said, “On April 16, atContinue reading “NRC Denies Report Of Train Killing Two In Kano”

Design a site like this with WordPress.com
Get started