Wannan mutumin da kuke gani sunansa Alhaji Abdulmunaf Yunusa Sarina, shine mai kamfanin Jiragen sama na AZMAN AIRLINES, mutane irinsa alheri ne a cikin al’umma…. Dalibai Dari Biyu da ishirin da bakwai na jihar Kano ya biyawa kudaden biyan kudin karatu a jami’ar Bayero dake Kano…. Ance dukkan daliban da aka biyawa sai da akaContinue reading “MU FARA TAFA MASA, SANNAN SAI MUYI MASA ADDU’A”
Daily Archives: April 29, 2019
EFCC Ta Gurfanar Da Sanata Bala Muhammad
Hukumar yaki da cin hanci da karbar rashawa a Najeriya (EFCC) ta gurfanar da zababben gwamnan Jihar Bauchi Sanata Bala Muhammad a gaban wata babbar kotu dake Abuja.
