Ayi Hankali Da Gadar Sama Ta K/Nassarawa

Labarai da suke fitowa daga fadar gwamnatin Jihar Kano ta bakin kwamishinan ma’aikatar ayyuka da gidaje Aminu Aliyu Wudil yace gadar sama ta kofar Nassarawa tana cikin hadari sakamakon budewa da tayi

Tawagar gwamnati da ‘yan kwangilar da suka gina gadar sunyi tattaki domin ganewa idanuwansu, tare da bada shawara yadda za’a kai ga samun mafita.

Don haka, ana kira da masu amfani da wannan gadar sama ta K/Nassarawa suyi hankali.

Published by Ibrahim Ali Ahmed

Political Analyst

Leave a comment

This site uses Akismet to reduce spam. Learn how your comment data is processed.

Design a site like this with WordPress.com
Get started