Mai Girma Gwamna Dr Abdullahi Umar Ganduje OFR ya rattaba hannu akan sabuwar dokar kafa sababbin Masarautu guda hudu (4) da suka hada da Rano, Karaye, Gaya da Bichi. Da saka hannu a wannan sabuwar doka, gwamnatin Jihar Kano zata nada sababbin sarakuna na wannan masarautun huda da kuma zana iya fadin kasar su, sannanContinue reading “SABABBIN MASARAUTUN KANO”
Daily Archives: May 8, 2019
Meyasa Ake Dora Babba Akan Karami?
NIJERIYA KASAR MAHUKUNTA A duk lokacin dakaga Hukumomi a Nijeriya sun bawa abu Muhimmanci zakaga sune wadanda zasufi cin moriyar wannan lamarin, kai kace tattalin arzikin Nijeriya an samarda shi ne don masu madafun iko. Jiya nake jin Majalisar dokokin Kano ta shigar da Kudurin samarwa Speaker da Mataimakin sa tabbataccen Fansho na Mutu kaContinue reading “Meyasa Ake Dora Babba Akan Karami?”
