Labari mai dadi

Labari mai dadi ga duk mai kishin zaman lafiyar Najeriya.

Jami’an tsaron ‘yan sandan Najeriya sun yi nasarar ka ma ‘yan ta’addan da suka addabi al’umma a hanyar Kaduna zuwa Abuja sama da mutum 92

‘Yan sandan sun baje su tare da muggan makamai da aka amsa daga hannun su, ciki harda na’urar da suke amfani da ita wajen harbe babbar mota.

Allah ka cigaba da bawa jami’an tsaron Najeriya nasara wajen yaki da ta’addanci a dukkan sassan Najeriya.

Published by Ibrahim Ali Ahmed

Political Analyst

Leave a comment

This site uses Akismet to reduce spam. Learn how your comment data is processed.

Design a site like this with WordPress.com
Get started