Hukumar yaki da cin hanci da karbar rashawa a Najeriya EFCC ta gurfanar da wasu jami’an gwamnati dake kula da hanyoyi da cunkoson ababan hawa na Jihar Kano a gaban wata babbar kotu a Kano. Wannan ya biyo bayan sojan gona da kuma zamba ta hanyar buga takardun daukar aiki na jabu ga Sabi’u Muhammad,Continue reading “EFCC Ta Gurfanar da Jami’an Gwamnatin Kano”
Daily Archives: May 18, 2019
Ka nemi tsari daga mak’iya
Wani naga yasa wannan hoton ya rubuta wai ” ‘yan sandan Saudiyya sun kama Buhari ya shiga da kwaya ” Duk da wahalar azumin yau bansan sanda ya sani dariya ba.
