A rana irin wannan shekaru biyar da suka wuce a birnin Kano ina nufin 9/6/2014 jama’a sunyi zanga -zanga harma da kone-kone domin nuna kyamar nadin Sarki Sunusi Lamido Sunusi II da Gwamnan wancan Lokaci wato Rabi’u Musa Kwankwaso yayi sabanin wanda ya kamata a nada. Ko shakka babu a wancan lokaci Kwankwaso yayi waContinue reading “Tina Baya…..”
