YADDA SOJA SUKA KASHE ‘YAN SANDA A TARABA

Daga Muhammad Bello Sharada: ‘YAN sandan Najeriya sun dauki tsawon lokaci da dade wa suna kokarin cafke Alhaji Hamisu Wadume. Bincikensu ya tabbatar hamshakin dan garkuwa da mutane ne, ya yi kaurin suna a Jihar Taraba. Kwanan nan ma Alhaji Hamisu ya karbi kudin fansa naira miliyan 100 da suka karba a hannun wani daContinue reading “YADDA SOJA SUKA KASHE ‘YAN SANDA A TARABA”

Design a site like this with WordPress.com
Get started