Al’umma a garin Daura ta Jihar Katsina sun shaidawa Shugaba Buhari dan asalin garin cewa, suna more hasken wutar lantarki awa 24 ne kawai idan yazo garin. Me zaku ce game da wannan batu? #Qalubale
qalubale.news.blog
Al’umma a garin Daura ta Jihar Katsina sun shaidawa Shugaba Buhari dan asalin garin cewa, suna more hasken wutar lantarki awa 24 ne kawai idan yazo garin. Me zaku ce game da wannan batu? #Qalubale