MEYASA FREEDOM RADIO SUKA HANA DAN BILKI PROGRAM A TASHAR SU?

Daga Umar Faruq Muhammad: Amsar itace yayi program yasoki Mai martaba Sanusi na biyu. Nayi wannan tambayar ne ganin yadda Freedom din sukayi wani shiri dasuke nuna cewa Gwamnatin Kano zata kama wasu mawaka saboda sabanin siyasa. Freedom sun hana Dan Bilki magana a gidan su saboda yataba kimar Sarki, shin Sarkin Birnin Kano kadaiContinue reading “MEYASA FREEDOM RADIO SUKA HANA DAN BILKI PROGRAM A TASHAR SU?”

Design a site like this with WordPress.com
Get started