WANNAN AI ABIN KUNYA NE!

Daga Umar Faruq Muhammad: Jiya nake ganin Labarin wani zama da Gwamnatin Tarayya zatayi a watan Satumba don tattaunawa da ‘Yan Kwadago akan karancin Albashi, tattaunawa ta nawa? Idan Ma’aikatar Labour zatayi amfani da ta Ido tayaya zata kalli Yan Kwadago bayan a baya sun cimma matsaya? Yanzu don Allah da wanne irin Idanu GwamnatinContinue reading “WANNAN AI ABIN KUNYA NE!”

Design a site like this with WordPress.com
Get started