SADAKATUL JARIYA

Assalamu Alaikum

Kayi kokari ka sayi gida domin karantar da musulunci ga yaranmu tun daga matakin nursery, primary, da kuma higher Islamic; akan kudi naira N1,000 kacal.

Mu musulman Rivers state karkashin (JIBWIS 1) muna son mu sayi gida a no 19 Echiwe street, mile 2 Diob, Portharcourt, domin karantar da Islamic studies, hakan ya faru ne saboda rashin muhallin kanmu da kuma tsadar biyan kudin haya kowane shekara.

Shi yasa Muke neman taimakonka/ki domin sayen wannan gida a mastayin *SADAKATUL JARIYA* a gareka/ki.

Idan da za a samu mutane 30,000 kowanne daga cikinsu ya bada N1,000 zamu samu Miliyan (30m)
Kuma Dama kudin gidan kenan miliyan 30 (30m).

Duk abinda kabayar wajan wannan taimakon; muna ronkon Allah (SWT) da Ya rubanya maka ninkin baninki.

Zaka iya bada naka taimakon ta wannan account:
NAME: JIBWIS RIVERS STATE PROJECT
ACCT. NO: 3136508699
BANK: FIRST BANK

RSVP:
Ustaz Ahmed Ishaq 08035578206

Ustaz Muhammed Jibril
LK 08037596056

Alh. Sunusi Adamu 07061684482

Imam Sulaiman 08069059015

Alh Muhd Ali Kwade 08033101224

Abdullahi Ya’u 08039737287

Domin girman Allah (SWT) ka/ki taimawa addinin musulunci ka/ki turawa mutane da kuma group group

#Qalubale@gmail.com

Published by Ibrahim Ali Ahmed

Political Analyst

Leave a comment

This site uses Akismet to reduce spam. Learn how your comment data is processed.

Design a site like this with WordPress.com
Get started