Ana zargin sarakunan gargajiya 5 da masarautunsu na gundumomi 33 a Jihar Zamfara wajen hada baki da ‘yan tada kayar baya, kamar yadda majiyarmu ta tsegunta mana cewa, kwamatin da gwamna ya kafa domin nemo bakin zaren, karkashin wani tsohon shugaban ‘yan sandan Najeriya Alh. M.D Abubakar. Kwamatin M.D Abubakar ya bada shawara a saukeContinue reading “Zamfara: Hannun Sarakuna, Sojoji da ‘yan Sanda a tada kayar baya”
