Adam A Zango ya biya wa yara marayu kudin makaranta

Sama da yara marayu 100 da marasa gata shah a tartan dan wasan hausa Adam A Zango ya biya wa kudin karatu kimanin Naira miliyan 46 a Jihar Kaduna.

Prof. Ango Abdullahi ne ya rubutu wata takardar yabo ga wannan jarimin fina-finan wasan Hausa domin bashi karfin gwuiwar aiwatar da irin wannan hobbasa anan gaba.

Qalubale@gmail.com

Published by Ibrahim Ali Ahmed

Political Analyst

Leave a comment

This site uses Akismet to reduce spam. Learn how your comment data is processed.

Design a site like this with WordPress.com
Get started