Rikicin Masarauta a Kanon Dabo

SIYASAR KANO SAI DAN KANO! Daga Musa Muhammad Gama: Lokacin da mai girma Sardaunan KANO Malam Dr. Ibrahim Shekarau yake gwamna Kanawa suka zargeshi da wuce gona da iri wajen kyautatawa Masarauta, domin a karkashin jagorancin marigayi Alh Dr. Ado Beyaro ya kafa kungiyar adaidaita sahu tare da sayawa hakiman KANO mota kirar Prado, aContinue reading “Rikicin Masarauta a Kanon Dabo”

IDO BIYU DA SABABBIN SARAKUNAN JAHAR KANO YASA SUNUSI LAMIDO SUNUSI GUDU A CIKIN JAMA’A

Daga: Fa’izu Alfindiki Kano: SARKIN BIRNIN KANO MUHAMMADU SANUSI YA KASA ZUWA SAUKAR KARATUN JAMI’AR YUSUF MAITAMA SULE A KANO, SABODA SARKIN BICHI DA RANO DA GAYA SU NA WAJEN Cikin wata irin dimuwa da gigicewa Sarkin cikin birnin Kano Muhammadu Sanusi II, ya juya tare da ‘yan rakiyar sa daga shiga harabar Jami’ar YusufContinue reading “IDO BIYU DA SABABBIN SARAKUNAN JAHAR KANO YASA SUNUSI LAMIDO SUNUSI GUDU A CIKIN JAMA’A”

Design a site like this with WordPress.com
Get started