Daga Faizu Alfindiki: Tarihin siyasar Kano ba zai manta da zabukan da Kwankwaso ya jagoranta ba musamman na kananan Hukumomi a 2014 da babban zabe na 2015. A 2014 jam’iyyar da Kwankwaso ke yi ita ce ta lashe gaba dayan Shugabannin kananan Hukumomi 44 da Kansiloli sama da 400, a yadda Kano take in daiContinue reading “TSINUWAR KWANKWASO: Jarumta Ko Ragwanta”
Monthly Archives: January 2020
A GOBE TALATA KARFE GOMA NA SAFE
A SHIRIN ZAMAN ‘YAN MARINA An gayyace ni tattaunawa ta musamman ta awa guda a gidan Rediyon FM RAHAMA 97.3 da ke KANO, a safiyar gobe Talata 28 Janairu 2020 da misalin karfe goma na safe. Za a tattauna ne akan YADDA ZA A CI RIBA DA GAJIYAR ZABE. Kusan shekara guda da yin zabe,Continue reading “A GOBE TALATA KARFE GOMA NA SAFE”
Court Sentences Maryam Sanda To Death By Hanging
An FCT High Court on Monday sentenced Maryam Sanda, the woman who stabbed her husband to death, Bilyaminu, son of a former national chairman of the Peoples Democratic Party (PDP), Haliru Bello, to death by hanging. Qalubale@gmail.com
Hukumar Hisbah ta gayyaci Janine Sanchez da saurayin ta Sulaiman
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta gayyaci baturiyar Kasar Amurka da Saurarin ta Sulaiman domin wata ganawa ta sirri, masoyan biyu sun hadu ne a kafar sadarwa ta zamani inda suka kulla soyayya. Ita dai wannan mata mai suna Janine Sanchez ta taso takanas tun daga Kasar Amurka zuwa Panshekara, da ke birnin Kanon DaboContinue reading “Hukumar Hisbah ta gayyaci Janine Sanchez da saurayin ta Sulaiman”
ZAIBI MASOYIYAR SA AMERICA
Suleiman dai mazaunin FANSHEKARA ne dake karamar hukumar KUMBOTSO, sun fara soyayya da wannan baturiyar yar kasar America a facebook… Kwatsam sai gata ta biyo kayanta KASAR NIGERIA domin tafiya cen America suyi aure.. Kuma Allah ya taimaka mahaifiyarsa wato Malama Fatima ta amince danta ya bita America… Tabbas indai har ta aureshi, dole zaiContinue reading “ZAIBI MASOYIYAR SA AMERICA”
Kungiyar kwallon kafa ta Katsina United sun yi wa Kano Pillars ta’addanci
Kungiyar Kwallon kafa ta Katsina United sun yiwa ‘yan kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars da magoya bayan ta ta’addanci bayan an tashi daga wasa (1-1) Laraba, 15/1/2020 a garin Katsina, kamar yadda rahotanni suka gabata. Wannan babban abin kunya ne a ce tsakanin Kano da Katsina an sami irin wannan yanayi na fargaba daContinue reading “Kungiyar kwallon kafa ta Katsina United sun yi wa Kano Pillars ta’addanci”
Hukumar Karota ta cafke sojan gona
Daga Jamilu Muhammad Maijakai: Hukumar karota tayi Nasarar Chafke dan karotar Bogi a kasuwar kantin kwari dakenan kano Shi Wannan dan karotar Bogi mai Suna Sulaiman Haladu an kamashi ne a kasuwar kantin kwari lokacin da yake gudanar da dabi’arsa ta karbar kudi a hannun drebobin motar da suke kokarin fita daga kasuwar Bincike yanunaContinue reading “Hukumar Karota ta cafke sojan gona”
KAROTA A KARKASHIN BAFFANYO: Haka yakamata Shugabanni su zama
Daga Umar Faruq Muhammad: Jiya nayi rubutu dangane da yadda wani Jami’in Karota yakamana batare da laifin sabo doka ba, har kuma aka cini tarar #5000 daga ofishin su. A jiyan dai da yamma bayan nayi rubutun sai nasamu kiran waya daga bakuwar lamba, mai kiran yagabatar min da Kansa a matsayin Mal. Jamilu Dambatta,Continue reading “KAROTA A KARKASHIN BAFFANYO: Haka yakamata Shugabanni su zama”
Noma babbar sana’a
Idan har manyan shugabannin kasa irin su Obasanjo zasu koma gona ina kuma ga mu talakawa? Ya zama wajibi mu tashi tsaye mu yaki zuciyarmu, mu koma gona domin ciyar da kawunan mu, wannan qalubale ne a garemu. Qalubale@gmail.com
