TSINUWAR KWANKWASO: Jarumta Ko Ragwanta

Daga Faizu Alfindiki: Tarihin siyasar Kano ba zai manta da zabukan da Kwankwaso ya jagoranta ba musamman na kananan Hukumomi a 2014 da babban zabe na 2015. A 2014 jam’iyyar da Kwankwaso ke yi ita ce ta lashe gaba dayan Shugabannin kananan Hukumomi 44 da Kansiloli sama da 400, a yadda Kano take in daiContinue reading “TSINUWAR KWANKWASO: Jarumta Ko Ragwanta”

Design a site like this with WordPress.com
Get started