“From Thursday 16th April by 10pm Kano is locked down for the benefit of all in the state. All markets are closed and all public gatherings are banned. The lockdown is for 7 days. We then wait and see what will come up. We are hoping that Allah will see us through,” Gov. Abdullahi UmarContinue reading “Kano to lockdown”
Monthly Archives: April 2020
NAJERIYA KASARMU TA GADO
Daga Umar Faruq Muhammad: In banda tsabagen rashin tausayi da raina hankalin Talakawa, yazaka hana Mutane fita neman Abinci kayi Allawarin raba musu abincin sannan kazo kabasu wannan a Matsayin abinda zasuci su rayu? Anya kuwa Shugabannin mu suna sane da tsayuwa a ranar Hisabi? Qalubale@gmail.com
