Daga Umar Faruq Muhammad:

In banda tsabagen rashin tausayi da raina hankalin Talakawa, yazaka hana Mutane fita neman Abinci kayi Allawarin raba musu abincin sannan kazo kabasu wannan a Matsayin abinda zasuci su rayu?
Anya kuwa Shugabannin mu suna sane da tsayuwa a ranar Hisabi?
Qalubale@gmail.com
