Dattijon Da Ya Rubuta Kur’ani Na Hannu Har Sau Dari Ya Rasu

INNA LILLAHI WA’INNA ILAIHI RAJI’UN Sheik Bisharah Mustapha masanin Kur’ani dake garin Dafur a kasar Sudan, wanda ya karantar da mutane sama da dubu kur’ani kuma ya rubuta kur’ani na hannu har sama da dari ya rabawa dalibansa kyauta ya rasu yana da shekaru 105. Allah ya jikansa. Amin. Source: Rariya

Man Caught With 2,886 ATM Cards Hidden In Packs Of Noodles At Lagos Airport

The Economic and Financial Crimes Commission (EFCC) says it is investigating one Ishaq Abubakar over his possession of 2,886 automated teller machine (ATM) cards. Dele Oyewale, EFCC spokesman, disclosed in a statement on Thursday that Abubakar was apprehended on August 22 by the Nigeria Customs Service (NCS) at Murtala Muhammed International Airport, Lagos state. TheContinue reading “Man Caught With 2,886 ATM Cards Hidden In Packs Of Noodles At Lagos Airport”

Design a site like this with WordPress.com
Get started