BUBA GALADIMA YA ZAGEMU ‘YAN AREWA

By: Abdullahi Sarkin Yakin Apc Yanzun nan kammala sauraran jawabin da Buba Galadima yayi a cikin bidiyo, inda ya game ‘yan Arewa gaba dayanmu ya kiramu da kalmar shashashu saboda munki tayar da zanga-zangar kamar yadda ‘yan kudu sukayi Sannan bai tsaya anan ba, Buba Galadima yaci mutuncin Malamin mu shugaban Majalisar Malamai na duniyaContinue reading “BUBA GALADIMA YA ZAGEMU ‘YAN AREWA”

GANDUJE SUSPENDS MEDIA AIDE OVER ATTACK ON BUHARI

PRESS RELEASE Governor Abdullahi Umar Ganduje of Kano state has suspended his Special Adviser on Media, Salihu Tanko Yakasai over some unguarded utterances on the person of President Muhammadu Buhari on the social media platform. The state commissioner for Information, Malam Muhammad Garba, who conveyed the governor’s directive in a statement this afternoon, said theContinue reading “GANDUJE SUSPENDS MEDIA AIDE OVER ATTACK ON BUHARI”

Arewa na da albarkatun kasa fiye da kowane yanki a Najeriya

Gwamnan Matawalle kenan, yayin da yake baje kolin danyan zinare wanda ke kwance a jihar Zamfara, inda kuma gwamnatin ta sa ta tono a cikin dan kankanen lokaci. Albarkatun kasa daban-daban dake kwance a Arewacin Najeriya suna da yawan gaske, matukar gwamnatocin jihohin da irin wadannan albarkatu sukayi amfani da kudaden al’ummar su domin tonowaContinue reading “Arewa na da albarkatun kasa fiye da kowane yanki a Najeriya”

Design a site like this with WordPress.com
Get started