Bayan shekaru bakwai, Ganduje ya dawo da biyan garatuti

Gwamnatin jihar Kano, karkashin maigirma Gwamna Ganduje, ta dawo da biyan garatuti, bayan wata yarjejeniya da ta cimma da shugabannin hukumar fansho ta jiha, cewa zata dinga bada wani kaso na kudin kowane wata domin a dinga ragewa tsoffin ma’aikatan hakkin su. Tsarin biyan garatutin, kamar yadda shugabannin su ka tsara, duba da karancin kudinContinue reading “Bayan shekaru bakwai, Ganduje ya dawo da biyan garatuti”

Design a site like this with WordPress.com
Get started