BUHARI BA SHUGABA BANE — Bello Muhammad Sharada

Muna rokon Allah Ta’ala kada ya maimaita mana mulki irin na Buhari da Jonathan, Allah Ta’ala ya bamu jagora a kasa da jihohi 36 har Abuja da kananan hukumomi 774 masu alheri da za su tausaya mana, su kalli matsalolinmu, su yi bakin kokari wajen shawo kansu da magancesu. “Rabbana akrijna min hazihil Qaryatil zalimiContinue reading “BUHARI BA SHUGABA BANE — Bello Muhammad Sharada”

Design a site like this with WordPress.com
Get started