Tattaunawa ta masamman da BIRNIN ZUCIYA

Group din WhatsApp mai suna BIRNIN ZUCIYA karkashin jagorancin Dr Abba Nura yayi tunani wajen hada kuɗi domin ciyarwa ga masu bukata a cikin Ramadan a wannan shekara. Kamar yadda muka zanta da wanda ya kirkiri group din na BIRNIN ZUCIYA Alh. Ibrahim Ali Ahmad wanda akafi sani da (Mu’azzam) ya sanar da kafar sadarwaContinue reading “Tattaunawa ta masamman da BIRNIN ZUCIYA”

Design a site like this with WordPress.com
Get started