SANARWA DAGA KHADIJA DORAYI Na ajiye Ra,ayi dakuma duk wani posting na siyasa Bazan lamunci akan wani banxa yaci mutuncina kona Iyayenaba Da kwankwaso da Ganduje Duk tafiyarsu daya , Babu wanda nataba gani kona moreshi acikinsu Muntari malumfashine UBANGIDA NA A SIYASA wanda yadauki nauyin karatun,Kanina harya gama,Dan haka duk wanda nabatawa akan siyasaContinue reading “Na Ajiye Ra’ayin Siyasa”
Category Archives: Uncategorized
Kungiyar Kwadago Ta Koka
Kungiyar kwadago a Najeriya ta ba shugaba Buhari wa’adin 1/5/2019 domin yasa hannu akan mafi kankantar albashi na dubu talatin (#30,000)
Daga Gombe Anyi Asarar Rayuka
Tankar mai ta kama wuta a GOMBE inda akayi asarar rayuka da dukiya yau Lahadi, 13/4/2019
Rikicin Cacar Baka Ta Barke A Fadar Mundubawa
Bayan fitar da wata sanarwa daga wani shafin sada zumunta na facebook da twitter masu lakani da tsohon malamin gwamnan kuma sabon Sanatan Kano ta tsakiya wato Mallam Ibrahim Shekarau Sardaunan Kano. Wannan sanarwa ta danganta Malam Ibrahim Shekarau da goyawa daya daga cikin masu neman kakakin majalisar dattawa Ahmad Ibrahim Lawan baya, itace taContinue reading “Rikicin Cacar Baka Ta Barke A Fadar Mundubawa”
Ta Leko Ta Labe
Kamar yadda wani mawaki yayi wata waka mai suna “Ta Leko Ta Labe” haka suna dalibai masu daukar jarrabawar NECO a Jihar Kano Ta Leko Ta Labe. Gwamnatin Ganduje ta bakin kwamishinan yada labarai ya shelantawa jama’a biyawa dalibai fiye da dubu 38 Kudin jarrabawar NECO amma yau an wayi gari kwamishinar ilimi tace saiContinue reading “Ta Leko Ta Labe”
An Fara Qalubalantar Nasarar Zaben da Ganduje Ya Samu A Kotu
Alhamis, 11/4/2019 ita ce ranar da Jam’iyyar PDP da dan takarar gwamna a Jihar Kano Engr Abba K Yusuf suka fara qalubalantar nasarar da Maigirma Gwamna Abdullahi Umar Ganduje yayi. Wannan ya biyo bayan da hukumar zabe mai zaman kanta ta ayyana Gwamna Ganduje da lashe zaben. Jam’iyyar PDP da dan takarar ta na gwamnaContinue reading “An Fara Qalubalantar Nasarar Zaben da Ganduje Ya Samu A Kotu”
Sabuwar Fitsarar Hausawa Kafin Daura Aure
Ko wannan sabuwar fitsara da Hausawa suka dauka gadan-gadan kafin daura aure, zata kaimu tudun mun tsira?
Quote Of The Day
“Never be ashamed of your hustle, no one will feed you if you are broke. Be dirty to get your food instead of clean and hungry.”
Israel Converts Historical Mosque Into A Bar
The Israeli municipality in Safed has turned Al-Ahmar Mosque into a bar and events hall, Al-Quds Al-Arabi reported yesterday. As one of the most historical mosques in the Arab city, which was occupied by the Jewish gangs in 1948, the building was first turned into a Jewish school, then into a centre for Likud’s electionsContinue reading “Israel Converts Historical Mosque Into A Bar”
A ILMIN GADO AKWAI ABIN DA AKE KIRA: MAS’ALAR DAN’UWA MAI ALBARKA, DA MAS’ALAR DAN’UWA MASH’UMI
Dr. Ibrahim Jalo Jalingo 1. A cikin Ilmin gado akwai abin da Malamai ke kira “Mas’alar Dan’uwa Na jini Mai albarka”, da kuma “Mas’alar Dan’uwa Na jini Mash’umi”. 2. Misalin Mas’alar Dan’uwa Na jini Mai albarka shi ne:- Namiji ne zai mutu sannan ya bar magada kamar haka: – ‘Ya’yansa mata biyu wadanda ya haifaContinue reading “A ILMIN GADO AKWAI ABIN DA AKE KIRA: MAS’ALAR DAN’UWA MAI ALBARKA, DA MAS’ALAR DAN’UWA MASH’UMI”
The Journey Begins
Thanks for joining me! Good company in a journey makes the way seem shorter. — Izaak Walton
