
Kungiyar kwadago a Najeriya ta gargadi shugaba Buhari da kada ya kuskura ya karbo bashi ko a gida ko a waje.
Sakataren kungiyar Dr Peter Ozo-Eson yayi wannan gargadin cewa, a halin yanzu Najeriya tana da bashi a kanta da yakai naira tiriliyon 24
qalubale.news.blog

Kungiyar kwadago a Najeriya ta gargadi shugaba Buhari da kada ya kuskura ya karbo bashi ko a gida ko a waje.
Sakataren kungiyar Dr Peter Ozo-Eson yayi wannan gargadin cewa, a halin yanzu Najeriya tana da bashi a kanta da yakai naira tiriliyon 24