MU FARA TAFA MASA, SANNAN SAI MUYI MASA ADDU’A

Wannan mutumin da kuke gani sunansa Alhaji Abdulmunaf Yunusa Sarina, shine mai kamfanin Jiragen sama na AZMAN AIRLINES, mutane irinsa alheri ne a cikin al’umma….

Dalibai Dari Biyu da ishirin da bakwai na jihar Kano ya biyawa kudaden biyan kudin karatu a jami’ar Bayero dake Kano….

Ance dukkan daliban da aka biyawa sai da aka tabbatar ya’yan talakawa ne sannan aka zabesu aka biyamusu kudaden….

Allah ya saka masa da alheri, ya karamana masu arziki irinsa a cikin al’ummarmu….

Published by Ibrahim Ali Ahmed

Political Analyst

Leave a comment

This site uses Akismet to reduce spam. Learn how your comment data is processed.

Design a site like this with WordPress.com
Get started