Hukumar yaki da cin hanci da karbar rashawa a Najeriya EFCC ta gurfanar da wasu jami’an gwamnati dake kula da hanyoyi da cunkoson ababan hawa na Jihar Kano a gaban wata babbar kotu a Kano. Wannan ya biyo bayan sojan gona da kuma zamba ta hanyar buga takardun daukar aiki na jabu ga Sabi’u Muhammad,Continue reading “EFCC Ta Gurfanar da Jami’an Gwamnatin Kano”
Monthly Archives: May 2019
Ka nemi tsari daga mak’iya
Wani naga yasa wannan hoton ya rubuta wai ” ‘yan sandan Saudiyya sun kama Buhari ya shiga da kwaya ” Duk da wahalar azumin yau bansan sanda ya sani dariya ba.
Daga Kano Zuwa Bichi
Juma’a 17/5/2019 Fitowar Sarkin Bichi mai martaba Aminu Ado Bayero zuwa masarautarsa dake Bichi
Labari mai dadi
Labari mai dadi ga duk mai kishin zaman lafiyar Najeriya. Jami’an tsaron ‘yan sandan Najeriya sun yi nasarar ka ma ‘yan ta’addan da suka addabi al’umma a hanyar Kaduna zuwa Abuja sama da mutum 92 ‘Yan sandan sun baje su tare da muggan makamai da aka amsa daga hannun su, ciki harda na’urar da sukeContinue reading “Labari mai dadi”
SABABBIN MASARAUTUN KANO
Mai Girma Gwamna Dr Abdullahi Umar Ganduje OFR ya rattaba hannu akan sabuwar dokar kafa sababbin Masarautu guda hudu (4) da suka hada da Rano, Karaye, Gaya da Bichi. Da saka hannu a wannan sabuwar doka, gwamnatin Jihar Kano zata nada sababbin sarakuna na wannan masarautun huda da kuma zana iya fadin kasar su, sannanContinue reading “SABABBIN MASARAUTUN KANO”
Meyasa Ake Dora Babba Akan Karami?
NIJERIYA KASAR MAHUKUNTA A duk lokacin dakaga Hukumomi a Nijeriya sun bawa abu Muhimmanci zakaga sune wadanda zasufi cin moriyar wannan lamarin, kai kace tattalin arzikin Nijeriya an samarda shi ne don masu madafun iko. Jiya nake jin Majalisar dokokin Kano ta shigar da Kudurin samarwa Speaker da Mataimakin sa tabbataccen Fansho na Mutu kaContinue reading “Meyasa Ake Dora Babba Akan Karami?”
DATTIJON SARKI
Tarihin Masarautar Kano bazai taba Mancewa da Dabi’ar Marigayi Dr. Ado Bayero wajen halin Dattako da daukar Kanawa a matsayin ‘Ya’yan sa dasuka cancanci bayyanannen matsayi iri daya ba. Saboda yakana da sanin Yakamata in siyasa tazo San Kano Dan Abdu yakan daidaita harshen sa tsakanin mabukatan Madafu a Jihar Kano. Idan ranar zabe tazoContinue reading “DATTIJON SARKI”
MUSULMIN KARSHEN ZAMANI
Duk lokacin da Mallamai ke bayani game da wani tanadi na Rahma da Allah yayi wa Muhsinai cikin bayin sa zakaji Mutane suna nuna zumudin kaiwa ga Wannan Rahmar. Abin takaicin shine sam bamu da karsashin aikata ayyukan dake Jagorancin kaiwa ga Rahmar. Daga shekaranjiya duk wanda yashiga Kasuwannin Kano siyan kayan Masarufi don tanadinContinue reading “MUSULMIN KARSHEN ZAMANI”
MAGANAR TSARO A NAJERIYA
YAU da safe Premium Times ta wallafa labarin ‘yan Boko Haram sun kashe sojan Najeriya har 15, tun jiya jaridar The Punch suka bada bayanin ‘yan BH sun karbe wani sansanin soja a Magumeri kusa da Maiduguri tsawon awa hudu. Sun kwashe duk makamai a sansanin, sun yashe sauran kayan yaki. Da safiyar nan BBCContinue reading “MAGANAR TSARO A NAJERIYA”
Direban Babur Mai Kafa Uku Ya Kashe Wani Abokin Aikinsa
Ranar Jummah 3/5/2019 a gadar sama ta kabuba a birnin Kano wani direban babur mai kafa uku ya bugawa wani abokin aikinsa direban babur mai kafa uku almakashi wanda yayi sanadiyyar mutuwar sa. Kamar yadda kakakin yan sandan Jihar Kano DSP Abdullahi Haruna ya bayyana cewa, Abu Hussain mai shekaru 19 ya bugawa abokin aikinsaContinue reading “Direban Babur Mai Kafa Uku Ya Kashe Wani Abokin Aikinsa”
Bambamcin Adireshin Masu Kudi Da Namu Talakawa.
Adireshin masu kudi= House no.3 Road 5c fruity G.R.A opposite lugard cresent. Adireshin mu talakawa= Layin kutare gidan mamman mai goro in ka tsallaka kwata na biyu gidan na kallon wata Bola
Wace Godiya Kakewa Allah Bisa Rayuwar Da Ka Sami Kanka Ciki?
Inna lillahi wa Inna ilaihir raji wuun Allah kakyautata rayuwarmu kasa Mugama da duniya lafiya Dan uwa kadubi yanayin rayuwar wadannan bayin Allah basusan fariba basusan bakiba, basusan menene addiniba ballantana ibada, Allah yabasu saukin rayuwa mukuma yakaremu daga fadawa irin wannan larurar.
Rayuwa Da Mutuwa
ALLAH YASA MUTUWA TA ZAMO HUTU A GAREKI SATI 4 DA BIKINTA TA MUTU SANADIYAR KUNAN WUTA DATA SAMU A LOKACIN GIRKI DA GAS ALLAH YA JIKANTA.
