
Daga Sani Adamu Hotoro:
(1) #Nifa_Idan_Ka_Auren_baka_Isa_Kayi_Min_Kishiya_Ba
(2) #Baka_Isa_Ka_Rabani_Da_KawayeNa_ba
(3) #Baka_Isa_Ka_Hanani_Chatting_Ba
(4) #Dole_Ne_Duk_Lokacin_Da_Unguwa_Ta_Kama_Naje
(5) #Sannan_Nice_Zan_Ke_Fita_cefane_Da_zuwa_Kasuwa_Siyayya
To tabbas idan kaji wannan kalamai a bakin yarinya ka hakura da ita duk son da kake mata indai ba ajali ne yake janka ba
kuma wllh ko ba ajali zata gurbata maka tarbiyyar yaran da zaku haifa
Allah mun gode maka da ka bamu mata na gari
