Idan kaji tana yawan furta maka kalamai kamar haka

Daga Sani Adamu Hotoro:

(1) #Nifa_Idan_Ka_Auren_baka_Isa_Kayi_Min_Kishiya_Ba

(2) #Baka_Isa_Ka_Rabani_Da_KawayeNa_ba

(3) #Baka_Isa_Ka_Hanani_Chatting_Ba

(4) #Dole_Ne_Duk_Lokacin_Da_Unguwa_Ta_Kama_Naje

(5) #Sannan_Nice_Zan_Ke_Fita_cefane_Da_zuwa_Kasuwa_Siyayya

To tabbas idan kaji wannan kalamai a bakin yarinya ka hakura da ita duk son da kake mata indai ba ajali ne yake janka ba
kuma wllh ko ba ajali zata gurbata maka tarbiyyar yaran da zaku haifa

Allah mun gode maka da ka bamu mata na gari

Published by Ibrahim Ali Ahmed

Political Analyst

Leave a comment

This site uses Akismet to reduce spam. Learn how your comment data is processed.

Design a site like this with WordPress.com
Get started