Babban jami’in ‘yan sanda ya rasa ransa a hannun ‘yan Shi’a

Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta zargi mabiya Shi’a da kashe mata jami’anta kimanin su biyar (5), cikinsu harda mataimakin kwamishinan ‘yan sanda DCP Usman A.K Umar a Abuja ranar Litinin.

#Qalubale

Published by Ibrahim Ali Ahmed

Political Analyst

Leave a comment

This site uses Akismet to reduce spam. Learn how your comment data is processed.

Design a site like this with WordPress.com
Get started