Daga Real Sadiya Abubakar:
HAJIYA AYSHA BELLO MATAWALLEN MARADUN TAYI ALKAWALIN CIGABA DA ZUWA WA AZIN MATA DUK SATI WANDA AKEYI A WOMEN CENTER GUSAU

Tun bayan wasu shekaru masu yawa inji malan yace wallahi shekara takwas sharabo dasuga matar gwamna tazo wa azin mata kwatsam saiga maigirma First Lady hajiya Aisha bello matawallen maradun tazo wa azin mata tareda alkawalin duk sati zata cigaba da zuwa dayardar Allah

Hakika abun yabaiwa kowa sha awa irin yanda sunkaga maigirma hajiya Aisha Bello matawalle uwar marayu ta halarci gurin tareda alkawalin duk sati zatazo ayi da ita kuma hajiya Aisha bello tayi wa Allah godiya kasancewar yau tataso takanas tazo tatararda ana WA Aziz itama tasaurara kuma tayi jinjina ga matan dake halartar wa azin duk mako hakika munyi dacen uwa tagari

Bayan nan kamar yanda tasaba tayi halinnata tabaida kyautar kudi ga mahalarta wa azin inda sunkafitow suna sambarka suna Allah yayi albarka
Allah yasaka da alkhairi
Tareda ita akwai
Her excellency hajiya hadiza mahadi Ali gusau
Hajiya rahamu Hassan nasiha
Dasauran matan da sunka rufomata baya.
#Qalubale
