Hajiya Aisha Bello Matawallen Maradun Awajen Wa azin Mata

Daga Real Sadiya Abubakar:

HAJIYA AYSHA BELLO MATAWALLEN MARADUN TAYI ALKAWALIN CIGABA DA ZUWA WA AZIN MATA DUK SATI WANDA AKEYI A WOMEN CENTER GUSAU

Tun bayan wasu shekaru masu yawa inji malan yace wallahi shekara takwas sharabo dasuga matar gwamna tazo wa azin mata kwatsam saiga maigirma First Lady hajiya Aisha bello matawallen maradun tazo wa azin mata tareda alkawalin duk sati zata cigaba da zuwa dayardar Allah

Hakika abun yabaiwa kowa sha awa irin yanda sunkaga maigirma hajiya Aisha Bello matawalle uwar marayu ta halarci gurin tareda alkawalin duk sati zatazo ayi da ita kuma hajiya Aisha bello tayi wa Allah godiya kasancewar yau tataso takanas tazo tatararda ana WA Aziz itama tasaurara kuma tayi jinjina ga matan dake halartar wa azin duk mako hakika munyi dacen uwa tagari

Bayan nan kamar yanda tasaba tayi halinnata tabaida kyautar kudi ga mahalarta wa azin inda sunkafitow suna sambarka suna Allah yayi albarka

Allah yasaka da alkhairi

Tareda ita akwai

Her excellency hajiya hadiza mahadi Ali gusau

Hajiya rahamu Hassan nasiha

Dasauran matan da sunka rufomata baya.

#Qalubale

Published by Ibrahim Ali Ahmed

Political Analyst

Leave a comment

This site uses Akismet to reduce spam. Learn how your comment data is processed.

Design a site like this with WordPress.com
Get started