Muna samun hasken lantarki awa 24 idan Buhari yazo

Al’umma a garin Daura ta Jihar Katsina sun shaidawa Shugaba Buhari dan asalin garin cewa, suna more hasken wutar lantarki awa 24 ne kawai idan yazo garin.

Me zaku ce game da wannan batu?

#Qalubale

Published by Ibrahim Ali Ahmed

Political Analyst

Leave a comment

This site uses Akismet to reduce spam. Learn how your comment data is processed.

Design a site like this with WordPress.com
Get started