ASIRIN MAKIYA ZAMAN LAFIYAR NIGERIA YA TONU

Daga Senator Aliyu Muhammad: An kama wani matashi da yayi yunkurin dasa bomb a wani a cocin ‘Living Faith’ dake yankin Sabon Tasha a karamar hukumar Chikun dake jihar Kaduna, kuma ba Musulmi bane. Asirin sa ya tonu ne bayan jami’an dake kula da cocin sun gano cewar ba a cocin yake halartar ibada baContinue reading “ASIRIN MAKIYA ZAMAN LAFIYAR NIGERIA YA TONU”

Design a site like this with WordPress.com
Get started