Arewa na da albarkatun kasa fiye da kowane yanki a Najeriya

Gwamnan Matawalle kenan, yayin da yake baje kolin danyan zinare wanda ke kwance a jihar Zamfara, inda kuma gwamnatin ta sa ta tono a cikin dan kankanen lokaci.

Albarkatun kasa daban-daban dake kwance a Arewacin Najeriya suna da yawan gaske, matukar gwamnatocin jihohin da irin wadannan albarkatu sukayi amfani da kudaden al’ummar su domin tonowa da sarrafawa domin ciyar da al’ummar su gaba, ko shakka babu zamuyi fice, bawai a Najeriya ba har a duniya bakidaya.

Ko kuma gwamnatin tarayya tayi amfani da kudin kasa domin tonowa, za’a sami karin kudin shiga wacce zata taimakawa man-fetir.

Published by Ibrahim Ali Ahmed

Political Analyst

Leave a comment

This site uses Akismet to reduce spam. Learn how your comment data is processed.

Design a site like this with WordPress.com
Get started