Ana gumurzu tsakanin ‘yan sanda da ‘yan kungiyar Shi’a

Awa daya data gabata an fafata tsakanin mabiya darikar Shi’a da jami’an ‘yan sanda a birnin Tarayya Abuja Najeriya. ‘Yan Shi’a sun fito zanga-zanga domin neman gwamnati ta saki jagoransu Zakzaky inda sukayi arangama da jami’an ‘yan sanda India akayi dauki-ba-dadi a tsakabinsu kamar yadda giean radio na BBC ya bayyana. #Qalubale

Idan kaji tana yawan furta maka kalamai kamar haka

Daga Sani Adamu Hotoro: (1) #Nifa_Idan_Ka_Auren_baka_Isa_Kayi_Min_Kishiya_Ba (2) #Baka_Isa_Ka_Rabani_Da_KawayeNa_ba (3) #Baka_Isa_Ka_Hanani_Chatting_Ba (4) #Dole_Ne_Duk_Lokacin_Da_Unguwa_Ta_Kama_Naje (5) #Sannan_Nice_Zan_Ke_Fita_cefane_Da_zuwa_Kasuwa_Siyayya To tabbas idan kaji wannan kalamai a bakin yarinya ka hakura da ita duk son da kake mata indai ba ajali ne yake janka ba kuma wllh ko ba ajali zata gurbata maka tarbiyyar yaran da zaku haifa Allah mun godeContinue reading “Idan kaji tana yawan furta maka kalamai kamar haka”

GA A INDA MATSALAR TA SAMO ASALI

Daga Adam M Panda: A dan kwarya-kwaryan binkicen da na gabatar mun gano wasu daga cikin musabbabin da suke sauya dabi’un matanmu daga abokan rayuwa zuwa abokan fargaba Matsalolin sune Kawaye Wayoyi Litattafai Kalle-kalle 1. KAWAYE Hakika yin mu’amala da matanmu da ‘ya’yanmu keyi da gurbatattun Kawaye yana matukar tasiri wajen lalata tarbiyyar da mukeContinue reading “GA A INDA MATSALAR TA SAMO ASALI”

ABIN KUNYAR DA KE ADDABAR AKASARIN HAUSAWAN AREWA

Daga Sayyada Muhammad Jidda Sai ka je gun taro ka ji an kamo sunan wani ƙasurgumin tsohon ma’aikacin gwamnati ko ɗan Siyasa, ana karantowa tarihin rayuwarsa da irin gwagwarmayar da ya yi a fagen aiki da mabambantan muƙaman da ya taɓa rikewa a rayuwarsa. Ka ji an ce tsohon kaza tsohon kaza tsohon kaza daContinue reading “ABIN KUNYAR DA KE ADDABAR AKASARIN HAUSAWAN AREWA”

EFCC Ta Gurfanar da Jami’an Gwamnatin Kano

Hukumar yaki da cin hanci da karbar rashawa a Najeriya EFCC ta gurfanar da wasu jami’an gwamnati dake kula da hanyoyi da cunkoson ababan hawa na Jihar Kano a gaban wata babbar kotu a Kano. Wannan ya biyo bayan sojan gona da kuma zamba ta hanyar buga takardun daukar aiki na jabu ga Sabi’u Muhammad,Continue reading “EFCC Ta Gurfanar da Jami’an Gwamnatin Kano”

Meyasa Ake Dora Babba Akan Karami?

NIJERIYA KASAR MAHUKUNTA A duk lokacin dakaga Hukumomi a Nijeriya sun bawa abu Muhimmanci zakaga sune wadanda zasufi cin moriyar wannan lamarin, kai kace tattalin arzikin Nijeriya an samarda shi ne don masu madafun iko. Jiya nake jin Majalisar dokokin Kano ta shigar da Kudurin samarwa Speaker da Mataimakin sa tabbataccen Fansho na Mutu kaContinue reading “Meyasa Ake Dora Babba Akan Karami?”

MUSULMIN KARSHEN ZAMANI

Duk lokacin da Mallamai ke bayani game da wani tanadi na Rahma da Allah yayi wa Muhsinai cikin bayin sa zakaji Mutane suna nuna zumudin kaiwa ga Wannan Rahmar. Abin takaicin shine sam bamu da karsashin aikata ayyukan dake Jagorancin kaiwa ga Rahmar. Daga shekaranjiya duk wanda yashiga Kasuwannin Kano siyan kayan Masarufi don tanadinContinue reading “MUSULMIN KARSHEN ZAMANI”

Direban Babur Mai Kafa Uku Ya Kashe Wani Abokin Aikinsa

Ranar Jummah 3/5/2019 a gadar sama ta kabuba a birnin Kano wani direban babur mai kafa uku ya bugawa wani abokin aikinsa direban babur mai kafa uku almakashi wanda yayi sanadiyyar mutuwar sa. Kamar yadda kakakin yan sandan Jihar Kano DSP Abdullahi Haruna ya bayyana cewa, Abu Hussain mai shekaru 19 ya bugawa abokin aikinsaContinue reading “Direban Babur Mai Kafa Uku Ya Kashe Wani Abokin Aikinsa”

Ayi Hankali Da Gadar Sama Ta K/Nassarawa

Labarai da suke fitowa daga fadar gwamnatin Jihar Kano ta bakin kwamishinan ma’aikatar ayyuka da gidaje Aminu Aliyu Wudil yace gadar sama ta kofar Nassarawa tana cikin hadari sakamakon budewa da tayi Tawagar gwamnati da ‘yan kwangilar da suka gina gadar sunyi tattaki domin ganewa idanuwansu, tare da bada shawara yadda za’a kai ga samunContinue reading “Ayi Hankali Da Gadar Sama Ta K/Nassarawa”

MU FARA TAFA MASA, SANNAN SAI MUYI MASA ADDU’A

Wannan mutumin da kuke gani sunansa Alhaji Abdulmunaf Yunusa Sarina, shine mai kamfanin Jiragen sama na AZMAN AIRLINES, mutane irinsa alheri ne a cikin al’umma…. Dalibai Dari Biyu da ishirin da bakwai na jihar Kano ya biyawa kudaden biyan kudin karatu a jami’ar Bayero dake Kano…. Ance dukkan daliban da aka biyawa sai da akaContinue reading “MU FARA TAFA MASA, SANNAN SAI MUYI MASA ADDU’A”

Soyayyar Al’ummar mu Itace Kangaba

Wani labari da muka samu yanzu ya ruwaito cewa, akwai wani Bature mazaunin Najeriya tsayin shekaru 22 wanda yayi niyyar komawa garinsu a Kasar Turai. Wannan Bature yana da maigadi ‘dan Najeriya wanda suka shafe tsayin wadannan shekaru tare, yana masa aikin gadi, sai Bature ya kira maigadi yace, nifa zan koma kasarmu don hakaContinue reading “Soyayyar Al’ummar mu Itace Kangaba”

Yan Sanda Sun Kama Makamai A Ofisoshin PDP da APC

Yan sanda sunce sun kama makamai da suka hada da takubba, wukake, adduna da kuma kwayoyin da ake sha domin buguwa a ofisoshin jam’iyyun PDP da APC yayin da suka kai wani sumame a Karamar Hukumar Tudunwada a Jihar Kano. Hukumar Yan sandan ta Jihar Kano ta bakin kakakinta DSP Haruna Abdullahi sunce, sun kaiContinue reading “Yan Sanda Sun Kama Makamai A Ofisoshin PDP da APC”

ADAM A ZANGO Zaiyi AURE Karo Na shida 6

Fiteccen Jarimin Fina finan Hausa Na Masana’antar “Kanywood” zai Angonce Karo Na shida A ranar Juma’a Mai zuwa da Misalin karfe 2:30pm na Rana a fadar Mai Martaba Sarkin Gwandu dake jahar Kebbi . Adam A zango dai yayi aure 6 tun shekara ta 2006 kawo yanzu, Adam ya Auri Matarsa ta farko Amina aContinue reading “ADAM A ZANGO Zaiyi AURE Karo Na shida 6”

Design a site like this with WordPress.com
Get started