Kungiyar Kwallon kafa ta Katsina United sun yiwa ‘yan kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars da magoya bayan ta ta’addanci bayan an tashi daga wasa (1-1) Laraba, 15/1/2020 a garin Katsina, kamar yadda rahotanni suka gabata. Wannan babban abin kunya ne a ce tsakanin Kano da Katsina an sami irin wannan yanayi na fargaba daContinue reading “Kungiyar kwallon kafa ta Katsina United sun yi wa Kano Pillars ta’addanci”
Category Archives: Uncategorized
Hukumar Karota ta cafke sojan gona
Daga Jamilu Muhammad Maijakai: Hukumar karota tayi Nasarar Chafke dan karotar Bogi a kasuwar kantin kwari dakenan kano Shi Wannan dan karotar Bogi mai Suna Sulaiman Haladu an kamashi ne a kasuwar kantin kwari lokacin da yake gudanar da dabi’arsa ta karbar kudi a hannun drebobin motar da suke kokarin fita daga kasuwar Bincike yanunaContinue reading “Hukumar Karota ta cafke sojan gona”
KAROTA A KARKASHIN BAFFANYO: Haka yakamata Shugabanni su zama
Daga Umar Faruq Muhammad: Jiya nayi rubutu dangane da yadda wani Jami’in Karota yakamana batare da laifin sabo doka ba, har kuma aka cini tarar #5000 daga ofishin su. A jiyan dai da yamma bayan nayi rubutun sai nasamu kiran waya daga bakuwar lamba, mai kiran yagabatar min da Kansa a matsayin Mal. Jamilu Dambatta,Continue reading “KAROTA A KARKASHIN BAFFANYO: Haka yakamata Shugabanni su zama”
Noma babbar sana’a
Idan har manyan shugabannin kasa irin su Obasanjo zasu koma gona ina kuma ga mu talakawa? Ya zama wajibi mu tashi tsaye mu yaki zuciyarmu, mu koma gona domin ciyar da kawunan mu, wannan qalubale ne a garemu. Qalubale@gmail.com
Rikicin Masarauta a Kanon Dabo
SIYASAR KANO SAI DAN KANO! Daga Musa Muhammad Gama: Lokacin da mai girma Sardaunan KANO Malam Dr. Ibrahim Shekarau yake gwamna Kanawa suka zargeshi da wuce gona da iri wajen kyautatawa Masarauta, domin a karkashin jagorancin marigayi Alh Dr. Ado Beyaro ya kafa kungiyar adaidaita sahu tare da sayawa hakiman KANO mota kirar Prado, aContinue reading “Rikicin Masarauta a Kanon Dabo”
IDO BIYU DA SABABBIN SARAKUNAN JAHAR KANO YASA SUNUSI LAMIDO SUNUSI GUDU A CIKIN JAMA’A
Daga: Fa’izu Alfindiki Kano: SARKIN BIRNIN KANO MUHAMMADU SANUSI YA KASA ZUWA SAUKAR KARATUN JAMI’AR YUSUF MAITAMA SULE A KANO, SABODA SARKIN BICHI DA RANO DA GAYA SU NA WAJEN Cikin wata irin dimuwa da gigicewa Sarkin cikin birnin Kano Muhammadu Sanusi II, ya juya tare da ‘yan rakiyar sa daga shiga harabar Jami’ar YusufContinue reading “IDO BIYU DA SABABBIN SARAKUNAN JAHAR KANO YASA SUNUSI LAMIDO SUNUSI GUDU A CIKIN JAMA’A”
Ajaokuta-Kaduna-Kano pipeline construction to begin soon- Buhari
President Muhammadu Buhari has said that the Federal Government would soon commence the construction of the 600-kilometre Ajaokuta-Kaduna-Kano gas pipeline which would move gas from the Southern part of the country to the North. Garba Shehu, the president’s spokesman in a statement in Abuja, said the Nigerian leader disclosed this while addressing the 5th GasContinue reading “Ajaokuta-Kaduna-Kano pipeline construction to begin soon- Buhari”
Tsohon CP Wakili (Singham) ya sami aiki
Yayin Da Tsohon Kwamishinan ‘Yan Sandan Jihar Kano, CP Wakili (Singham) Ya Sha Rantsuwar Kama Aiki A Matsayin Mai Baiwa Gwamnan Gombe Shawara Kan Harkokin Tsaro Qalubale@gmail.com
YAKAMATA GWAMNA GANDUJE YAMAKA PREMIUM TIMES A KOTU
Daga Umar Faruq Muhammad: Duk Mai hankali in ya kalli ‘Caption’ din da Premium Times sukayi amfani dashi akan batun Batan Dan Gwagwarmaya Dadiyata zai fahimci akwai boyayyar Manufa cikin rubutun nasu. Ina kira ga Makusantan Gwamna Ganduje don Allah subawa Gwamna shawara yasa Alkalai su tuhumi Mawallafan Premium Times meyasa suka alakanta batan daContinue reading “YAKAMATA GWAMNA GANDUJE YAMAKA PREMIUM TIMES A KOTU”
ZALUNCI NE A ZARGE MU DA SAKACI
Daga Umar Faruq Muhammad: ” Ina Matukar sanya Ido da kulawa da motsin Yara na, a mafi yawan lokuta kofar Gidana a kulle take, lokacin da aka sace min Yaro na nine na kaisu Makaranta shida wansa, a hanyarsu ta dawowa wasu suka biyo su,Babban a guje yasha da kyar, Barayin suka kama karamin, harContinue reading “ZALUNCI NE A ZARGE MU DA SAKACI”
Kaikayi koma kan mashekiya
Macijiya ce ta shiga shagon kafinta tana kutsawa sannu a hankali, cikin rashin lura sai tayi tuntube da zarto wanda hakan yaja sanadiyyar da wannan zarton ya dan karceta, cikin bacin rai Macijiya ta juyo ta kaiwa wannan zarto sara wanda hakan yayi sanadiyyar fitan jini a bakin Macijiya, kokarin neman daukar fansa yasa wannanContinue reading “Kaikayi koma kan mashekiya”
A tuntubi wannan no 08034412159 domin karin bayani
Wannan matar an kamata a chemist bustop unguwar Ajangbadi ojo local government dake Lagos State zata hau motar onisha kuma anji yaran suna hausa domin neman Karin bayani a tuntubi wannan no 08034412159 ayi sharing pls Qalubale@gmail.com
WANNAN ABIN TAKAICI DAYAWA YAKE!
Daga Umar Faruq Muhammad: In kunyi kyakykyawan Nazari zaku gano cewa ba don bayyanar Yara 9 da aka sace ba da shikenan an manta da batun Yunusa Yellow, kuma fa Manyan mu ne da hannayen su suka mika Yunusan ayi duk yadda za’ayi dashi. *Sun taimaka wajen hanashi walwalar Addini *Sun taimaka wajen maida YarinyarContinue reading “WANNAN ABIN TAKAICI DAYAWA YAKE!”
Adam A Zango ya biya wa yara marayu kudin makaranta
Sama da yara marayu 100 da marasa gata shah a tartan dan wasan hausa Adam A Zango ya biya wa kudin karatu kimanin Naira miliyan 46 a Jihar Kaduna. Prof. Ango Abdullahi ne ya rubutu wata takardar yabo ga wannan jarimin fina-finan wasan Hausa domin bashi karfin gwuiwar aiwatar da irin wannan hobbasa anan gaba.Continue reading “Adam A Zango ya biya wa yara marayu kudin makaranta”
Allah wadai da kamfanin wutar lantarki na Kano
Munyi Allah wadai da kamfanin bada hasken wutar lantarki a Kano, wannan kamfani ya durkusar da harkokin yau da kullun na al’ummar Jihar Kano. Yanzu haka a kowace unguwa bai wuce a basu hasken lantarki na awa 2 zuwa 3 ba a kowace rana, kuma wata na karawa a kawo takardar biyan kudin wutar, munContinue reading “Allah wadai da kamfanin wutar lantarki na Kano”
Sojoji Sun Kona Motoci Guda Tara Makare Da Kifi Da Aka Yiwo Safarar Su A Jihar Yobe
Daga Muhammad Gambo Yobe: Kwamandan rukuni na biyu a hukumar sojoji dake karkashin shirin “Operation Lafiya Dole ( Commander Sector 2 Operation Lafiya Dole), Burgediya Janar Ibrahim Sallau Ali ya Jagoranci aikin kona Motocin safarar kifi da aka kama makare da kifiye a Geidam. Motocin da aka kona a sabon barikin soja dake birnin Damaturu,Continue reading “Sojoji Sun Kona Motoci Guda Tara Makare Da Kifi Da Aka Yiwo Safarar Su A Jihar Yobe”
WATA MATA MAI YAWAN SHA’AWA TANA FARAUTAR MIJI DAIDAI DA ITA
Daga Fauziyya D Suleiman: Kusan mako guda wata baiwar Allah tana rokona akan na samar mata mijin aure domin tana matukar bukatar aure, amma irin bayanin da ta min ya sa na ke jin nauyin yin posting amma ganin damuwar da ta ke ciki na yanke shawarar yi. Ta kasance mabukaciya ce sosai (bangaran auratayya)Continue reading “WATA MATA MAI YAWAN SHA’AWA TANA FARAUTAR MIJI DAIDAI DA ITA”
One soul, two different lifestyle
By Ahmad Bello Machede: Picture 1 is little Aisha Hausa/Muslim under her parent care while picture 2 is the same Aisha kidnapped, forcefully converted to Christianity with a name Chioma and serving as house help in igboland. After leaving them to penetrate and instigate our northern Christian’s seeing us as their enemies, is this howContinue reading “One soul, two different lifestyle”
CUT YOUR COAT ACCORDING TO YOUR POCKET
I have found serious inspiration in the song, “I Can’t Kill Myself” by Timaya. Why so? Because, it resonates with my principle never to put self-inflicted stress on myself, running faster than my shadow. If we look at our lifestyles today, many of us are simply living a life that is discordant with our incomes.Continue reading “CUT YOUR COAT ACCORDING TO YOUR POCKET”
CHALLENGE
I am Sa’adiya Ilyasu Muhammad,a Senior lecturer with Department of Architecture, Abubakar Tafawa Balewa University Bauchi, Bauchi State. Over the years, I have taught several courses and interacted with many students, both male and female. If as my student, I have ever extorted money from you; demanded for or sexually harassed you, between you andContinue reading “CHALLENGE”
Alhaji Auwalu Maja siddin Sarkin Cikin Garin Kano
Daga Ahmad Gogel: A yau an sauke shi daga mukaminsa tareda korarsa da kuma iyalinsa daga cikin gidan Sarautar cikin garin Kano. Laifinsa kawai shine ya taryi Gwamna tareda bashi hoton Marigayi mai Martaba Sarki Alhaji Ado Bayero lokacin da Gwamnan yazo wuce wa ta kofar gidan Sarautar cikin garin. Qalubale@gmail.com
Zamfara: Hannun Sarakuna, Sojoji da ‘yan Sanda a tada kayar baya
Ana zargin sarakunan gargajiya 5 da masarautunsu na gundumomi 33 a Jihar Zamfara wajen hada baki da ‘yan tada kayar baya, kamar yadda majiyarmu ta tsegunta mana cewa, kwamatin da gwamna ya kafa domin nemo bakin zaren, karkashin wani tsohon shugaban ‘yan sandan Najeriya Alh. M.D Abubakar. Kwamatin M.D Abubakar ya bada shawara a saukeContinue reading “Zamfara: Hannun Sarakuna, Sojoji da ‘yan Sanda a tada kayar baya”
OPERATION AUREN MATA HUDU DOLE
Daga Datti Assalafiy: Duk wanda Allah Ya hore masa arziki da lafiyar da zai iya auren mata hudu ya rayu da su amma baiyi hakan ba saboda kwaikwayon tsarin mutanen banza ‘yan boko aqeedah, to gaskiya bai taimaki kansa ba, kuma bai taimaki al’ummah ba Jama’a idan kuka duba halin da muke ciki yanzu, aContinue reading “OPERATION AUREN MATA HUDU DOLE”
Babu lokacin da ma’aikata zasu fara karbar sabon tsarin albashi
Kungiyar kwadago tace ya zuwa yanzu babu lokacin da ma’aikata zasu sa rai da fara karbar sabon tsarin albashi na kasa baki daya. Wannan ya biyo bayan komawa da hannun agogo baya da gwamnatin tarayya tayi na sake fasalin kwamitin da ta nada domin daidaitawa da gamammiyar kungiyar kwadago ta kasa. Fiye da watannin shifaContinue reading “Babu lokacin da ma’aikata zasu fara karbar sabon tsarin albashi”
Zamu cigaba da rufe iyakokin Najeriya har sai mun cimma yarjejeniya
Shugaban hukumar kula da fasa kauri Col Hameed Ali (mai ritaya) ya bayyana cewa, Najeriya zata cigaba da rufe iyakokin kasar, har sai lokacin da aka bi ka’idojin shige da ficen al’umma da kayayyaki kamar yadda kungiyar kula da tattalin al’ummar Afrika ta yamma (ECOWAS) ta tsara. Hameed Ali yayi wannan bayani ne a lokacinContinue reading “Zamu cigaba da rufe iyakokin Najeriya har sai mun cimma yarjejeniya”
MAGOYA BAYAN KWANKWASO SUNYI YUNKURIN HALLAKA MINISTA A NIGERIA
Daga Fa’izu Alfindiki Abinda wasu ‘yan daba daga cikin darikar Kwankwasiyyah suka yiwa Ministan Sadarwa a Nigeria Dr Isah Ali Ibrahim Pantami jiya a filin jirgin sama na Kano yunkurin kisa ne, imba don Allah Ya kaddara jami’an tsaron da ke rakiyarsa sunyi bajinta ba wajen bashi kariya watakila da yanzu wani labarin ake naContinue reading “MAGOYA BAYAN KWANKWASO SUNYI YUNKURIN HALLAKA MINISTA A NIGERIA”
Shari’ar Zaben Gwamnan Kano
Daga Bashir Abdullahi El-bash SHARI’AR ZAƁEN GWAMNAN KANO, JAM’IYYAR PDP DA ABBA GIDA-GIDA, SUN GAZA WAJEN GABATAR DA INGANTATTUN HUJJOJI A KOTU Daga Bashir Abdullahi El-bash Ta faru ta na kuma daf! Da ƙarewa, domin kuwa yanzu haka kotun da ke sauraren ƙararrakin zaɓen gwamna a Jihar Kano, ta kammala sauraro da tattara bayanai daContinue reading “Shari’ar Zaben Gwamnan Kano”
Masu amfani da sim card wajen aikata laifuka sun shiga uku
Daga Datti Assalafiy: MASU AIKATA LAIFUKA TA HANYAR YIN AMFANI DA LAYUKAN KIRAN WAYA (SIM CARD) SUN SHIGA UKU Maigirma Ministan Sadarwa na Kasarmu Nigeria Ash-sheikh Dr Isah Ali Ibrahim Pantami ya bayyana cewa mutanen da suke amfani da layukan kiran waya wajen aikata miyagun laifuka za’a fara bin diddiginsu a tsakanin awa daya kacalContinue reading “Masu amfani da sim card wajen aikata laifuka sun shiga uku”
Jagoranci abin misali
Daga Shamsuddeen Hamisu Maishinku 23/9/2019 Tabbas Abun da Governor Malam Nasir El-Rufai Na Kaduna yayi Abune Maikyau Na Sanya dansa A Makarantar Gwamnati dayayi, Kuma haka yadace Shugabannin mu Sudunga yi domin inganta ilimi. Amma Sai kaga Malaman Makaranta Ma Na Gwamnati Basa Barin ‘Ya’yan su Suyi Karatu, A Makarantar Gwamnati. Tayaya ilimi Zaigyaru? Qalubale@gmail.com
YAWAN JAMA’A MASU AMFANI SHINE ABIN ALFAHARI
Daga Comrade Auwalu Mudi Yakasai. Juma’a 22/09/2017. (Juma’a, 1 Muharram 1439 AH). A shekarun baya an san al’ummar Hausa/Fulani a ko ina a duniya wajen juriya da jarumtaka da gaskiya da rikon amana da sadaukar da kai wajen gwagwarmayar neman halak da neman ilimi dadai sauran halaye masu kyau. Abin takaici a yanzu da mukaContinue reading “YAWAN JAMA’A MASU AMFANI SHINE ABIN ALFAHARI”
