Juma’a 17/5/2019 Fitowar Sarkin Bichi mai martaba Aminu Ado Bayero zuwa masarautarsa dake Bichi
Category Archives: Uncategorized
Labari mai dadi
Labari mai dadi ga duk mai kishin zaman lafiyar Najeriya. Jami’an tsaron ‘yan sandan Najeriya sun yi nasarar ka ma ‘yan ta’addan da suka addabi al’umma a hanyar Kaduna zuwa Abuja sama da mutum 92 ‘Yan sandan sun baje su tare da muggan makamai da aka amsa daga hannun su, ciki harda na’urar da sukeContinue reading “Labari mai dadi”
SABABBIN MASARAUTUN KANO
Mai Girma Gwamna Dr Abdullahi Umar Ganduje OFR ya rattaba hannu akan sabuwar dokar kafa sababbin Masarautu guda hudu (4) da suka hada da Rano, Karaye, Gaya da Bichi. Da saka hannu a wannan sabuwar doka, gwamnatin Jihar Kano zata nada sababbin sarakuna na wannan masarautun huda da kuma zana iya fadin kasar su, sannanContinue reading “SABABBIN MASARAUTUN KANO”
Meyasa Ake Dora Babba Akan Karami?
NIJERIYA KASAR MAHUKUNTA A duk lokacin dakaga Hukumomi a Nijeriya sun bawa abu Muhimmanci zakaga sune wadanda zasufi cin moriyar wannan lamarin, kai kace tattalin arzikin Nijeriya an samarda shi ne don masu madafun iko. Jiya nake jin Majalisar dokokin Kano ta shigar da Kudurin samarwa Speaker da Mataimakin sa tabbataccen Fansho na Mutu kaContinue reading “Meyasa Ake Dora Babba Akan Karami?”
DATTIJON SARKI
Tarihin Masarautar Kano bazai taba Mancewa da Dabi’ar Marigayi Dr. Ado Bayero wajen halin Dattako da daukar Kanawa a matsayin ‘Ya’yan sa dasuka cancanci bayyanannen matsayi iri daya ba. Saboda yakana da sanin Yakamata in siyasa tazo San Kano Dan Abdu yakan daidaita harshen sa tsakanin mabukatan Madafu a Jihar Kano. Idan ranar zabe tazoContinue reading “DATTIJON SARKI”
MUSULMIN KARSHEN ZAMANI
Duk lokacin da Mallamai ke bayani game da wani tanadi na Rahma da Allah yayi wa Muhsinai cikin bayin sa zakaji Mutane suna nuna zumudin kaiwa ga Wannan Rahmar. Abin takaicin shine sam bamu da karsashin aikata ayyukan dake Jagorancin kaiwa ga Rahmar. Daga shekaranjiya duk wanda yashiga Kasuwannin Kano siyan kayan Masarufi don tanadinContinue reading “MUSULMIN KARSHEN ZAMANI”
MAGANAR TSARO A NAJERIYA
YAU da safe Premium Times ta wallafa labarin ‘yan Boko Haram sun kashe sojan Najeriya har 15, tun jiya jaridar The Punch suka bada bayanin ‘yan BH sun karbe wani sansanin soja a Magumeri kusa da Maiduguri tsawon awa hudu. Sun kwashe duk makamai a sansanin, sun yashe sauran kayan yaki. Da safiyar nan BBCContinue reading “MAGANAR TSARO A NAJERIYA”
Direban Babur Mai Kafa Uku Ya Kashe Wani Abokin Aikinsa
Ranar Jummah 3/5/2019 a gadar sama ta kabuba a birnin Kano wani direban babur mai kafa uku ya bugawa wani abokin aikinsa direban babur mai kafa uku almakashi wanda yayi sanadiyyar mutuwar sa. Kamar yadda kakakin yan sandan Jihar Kano DSP Abdullahi Haruna ya bayyana cewa, Abu Hussain mai shekaru 19 ya bugawa abokin aikinsaContinue reading “Direban Babur Mai Kafa Uku Ya Kashe Wani Abokin Aikinsa”
Bambamcin Adireshin Masu Kudi Da Namu Talakawa.
Adireshin masu kudi= House no.3 Road 5c fruity G.R.A opposite lugard cresent. Adireshin mu talakawa= Layin kutare gidan mamman mai goro in ka tsallaka kwata na biyu gidan na kallon wata Bola
Wace Godiya Kakewa Allah Bisa Rayuwar Da Ka Sami Kanka Ciki?
Inna lillahi wa Inna ilaihir raji wuun Allah kakyautata rayuwarmu kasa Mugama da duniya lafiya Dan uwa kadubi yanayin rayuwar wadannan bayin Allah basusan fariba basusan bakiba, basusan menene addiniba ballantana ibada, Allah yabasu saukin rayuwa mukuma yakaremu daga fadawa irin wannan larurar.
Rayuwa Da Mutuwa
ALLAH YASA MUTUWA TA ZAMO HUTU A GAREKI SATI 4 DA BIKINTA TA MUTU SANADIYAR KUNAN WUTA DATA SAMU A LOKACIN GIRKI DA GAS ALLAH YA JIKANTA.
Saudi Arabia Ta Saki Zainab Ali
Hukumomi a Kasar Saudia sun saki Zainab Ali inda suka mikata a hannun ofishin jakadancin Najeriya dake Kasar Saudi Arabia.
Ayi Hankali Da Gadar Sama Ta K/Nassarawa
Labarai da suke fitowa daga fadar gwamnatin Jihar Kano ta bakin kwamishinan ma’aikatar ayyuka da gidaje Aminu Aliyu Wudil yace gadar sama ta kofar Nassarawa tana cikin hadari sakamakon budewa da tayi Tawagar gwamnati da ‘yan kwangilar da suka gina gadar sunyi tattaki domin ganewa idanuwansu, tare da bada shawara yadda za’a kai ga samunContinue reading “Ayi Hankali Da Gadar Sama Ta K/Nassarawa”
MU FARA TAFA MASA, SANNAN SAI MUYI MASA ADDU’A
Wannan mutumin da kuke gani sunansa Alhaji Abdulmunaf Yunusa Sarina, shine mai kamfanin Jiragen sama na AZMAN AIRLINES, mutane irinsa alheri ne a cikin al’umma…. Dalibai Dari Biyu da ishirin da bakwai na jihar Kano ya biyawa kudaden biyan kudin karatu a jami’ar Bayero dake Kano…. Ance dukkan daliban da aka biyawa sai da akaContinue reading “MU FARA TAFA MASA, SANNAN SAI MUYI MASA ADDU’A”
EFCC Ta Gurfanar Da Sanata Bala Muhammad
Hukumar yaki da cin hanci da karbar rashawa a Najeriya (EFCC) ta gurfanar da zababben gwamnan Jihar Bauchi Sanata Bala Muhammad a gaban wata babbar kotu dake Abuja.
Labari da dumi-duminsa
Masu garkuwa da mutane sunyi garkuwa da wata gawa inda suke bukatar masu ita su biya miliyan daya domin karar gawarsu a Jihar Rivers, Najeriya.
Najeriya Zata Iya Gyaruwa
Na karanta wata mujalla inda ta ruwaito Sarkin Kano Muhammad Sunusi
Neman Qahon Kare
A wata makaranta ne awaki 3 suka shigo domin yin kiwo, sai wasu ‘yan makarantar suka gansu, suka kamasu sai suka yanke shawara su yi wa awakin shaida. Suka nemi fenti suka zanawa kowacce daya daga cikin awakin lamba a jikinta kamar haka; ta fari aka zana mata lamba (1) ta biyu lamba (2) saiContinue reading “Neman Qahon Kare”
Soyayyar Al’ummar mu Itace Kangaba
Wani labari da muka samu yanzu ya ruwaito cewa, akwai wani Bature mazaunin Najeriya tsayin shekaru 22 wanda yayi niyyar komawa garinsu a Kasar Turai. Wannan Bature yana da maigadi ‘dan Najeriya wanda suka shafe tsayin wadannan shekaru tare, yana masa aikin gadi, sai Bature ya kira maigadi yace, nifa zan koma kasarmu don hakaContinue reading “Soyayyar Al’ummar mu Itace Kangaba”
Yan Sanda Sun Kama Makamai A Ofisoshin PDP da APC
Yan sanda sunce sun kama makamai da suka hada da takubba, wukake, adduna da kuma kwayoyin da ake sha domin buguwa a ofisoshin jam’iyyun PDP da APC yayin da suka kai wani sumame a Karamar Hukumar Tudunwada a Jihar Kano. Hukumar Yan sandan ta Jihar Kano ta bakin kakakinta DSP Haruna Abdullahi sunce, sun kaiContinue reading “Yan Sanda Sun Kama Makamai A Ofisoshin PDP da APC”
ADAM A ZANGO Zaiyi AURE Karo Na shida 6
Fiteccen Jarimin Fina finan Hausa Na Masana’antar “Kanywood” zai Angonce Karo Na shida A ranar Juma’a Mai zuwa da Misalin karfe 2:30pm na Rana a fadar Mai Martaba Sarkin Gwandu dake jahar Kebbi . Adam A zango dai yayi aure 6 tun shekara ta 2006 kawo yanzu, Adam ya Auri Matarsa ta farko Amina aContinue reading “ADAM A ZANGO Zaiyi AURE Karo Na shida 6”
Majalisar Tarayya Ta Amince Da Kafa Federal Polytechnic, Fagge Kano State
Dan majalisar tarayya mai wakiltar Fagge ya sami nasarar gabatar da wani kudiri a gaban majalisar ta kasa wanda aka yiwa karatu dai dai har uku sannan kakakin majalisar ya buga guduma amincewa baya doguwar muhawara. Dan majalisar Aminu Sulaiman Goro mai wakiltar Fagge a Jam’iyyar APC Kano, ya bukaci Gwamnatin Tarayya ta kafa makarantarContinue reading “Majalisar Tarayya Ta Amince Da Kafa Federal Polytechnic, Fagge Kano State”
Abba K Yusuf Ya Sami Nasara A Kotun Daukaka Kara Ta Kaduna
Wata kotun daukaka kara dake Kaduna inda Abba K Yusuf ya daukaka kara ta yanke hukunci cewa Abba K Yusuf shine halattaccen dan takara a Jam’iyyar PDP Wannan ya biyo bayan qalubalantar da mai neman takara Ibrahim Ali Amin ya kewa Abba K Yusuf din a wata babbar kotun tarayya a Kano inda alkalin kotunContinue reading “Abba K Yusuf Ya Sami Nasara A Kotun Daukaka Kara Ta Kaduna”
NRC Denies Report Of Train Killing Two In Kano
The Nigerian Railway Corporation (NRC) yesterday denied a report that a train crushed two people to death in Kano. The Tide had reported that the Police in Kano State on Tuesday confirmed the death of two persons, who were crushed to death by a train in the state capital. He said, “On April 16, atContinue reading “NRC Denies Report Of Train Killing Two In Kano”
Ina Muka Dosa
Yayin da wani mai ganganci ya aikata gangancinsa akanka ko akan wani dan’uwanka ko akan dukiyarka, a guje masu kallon abinda ya faru zasu taso suna baka hakuri. Yayin da aka baka hakuri ma’ana an cutar dakai, kodai cikin ganganci ko cikin rashin sani, amma cikin masu baka hakurin babu wanda zai nunawa wanda yaContinue reading “Ina Muka Dosa”
ZUWA GA SHUGABANNIN AREWA
Daga Mal Datti Assalafiy Muna yiwa shugabannin Arewa fatan alheri, zamu yi amfani da wannan damar wajen janyo hankalin shugabannin Arewa akan tashar TV na Arewa24 A takaice dai Arewa24 tasha ce da hukumar leken asiri da tattara bayanan sirrin tsaron duniya (CIA) na Kasar Amurka ta samar ta dauki nauyi ta kawo Nigeria cibiyarContinue reading “ZUWA GA SHUGABANNIN AREWA”
Jirgin Qasa ya Hallaka Wasu Mutane A Kano
Jirgin qasa ya kashe wasu mutane guda biyu (2) a Kano yayin da suke yin bacci akan hanyar wucewar jirgin wacce aka dade ba’ayin amfani da ita. Wannan lamari ya faru a bayan otel din Kano Club a Karamar Hukumar Nassarawa, mai magana da yawun yan sanda DSP. Abdullahi Haruna shine ya bayyana haka, indaContinue reading “Jirgin Qasa ya Hallaka Wasu Mutane A Kano”
Ana Sami Nasara A Harkar Tsaro
Shugaban sojojin Najeriya Lt Gen Tukur Buratai yace ana sami nasara a harhar tsaro, amma dole sai an hada tsaro da siyasa domin shawo kan ‘yan kungiyar Boko Haram Buratai yace, an sami damar takaita aikace-aikacen kungiyar ta’adda ta Boko Haram a yankin zirin tafkin Chad da Sambisa
Liyafa Ta Jawo Cece-Kuce
Daga Hon Salihu Sani Sardaunanchedi Acikin waccan walimar da aka shirya na hango wanda suka ce malam shekarau yayi batan baka tantan saboda ya koma APC na hango wanda suka ce ashe shekarau na siyasa ne dan biyan bukatar kan sa na hango wanda suka ce kada azabe shi wai baida lafiya har ma daContinue reading “Liyafa Ta Jawo Cece-Kuce”
Kada Ka Kuskura Ka Karbo Bashi
Kungiyar kwadago a Najeriya ta gargadi shugaba Buhari da kada ya kuskura ya karbo bashi ko a gida ko a waje. Sakataren kungiyar Dr Peter Ozo-Eson yayi wannan gargadin cewa, a halin yanzu Najeriya tana da bashi a kanta da yakai naira tiriliyon 24
